Amos
BABINA1
1KalmominAmos,wandayakecikinmakiyayanTekowa, waɗandayaganiakanIsra'ilaazamaninAzariyaSarkin Yahuza,daazamaninYerobowamɗanYowashSarkin Isra'ila,shekarabiyukafingirgizarƙasa.
2Yace,“UbangijizaiyiruridagaSihiyona,Zaiyi muryarsadagaUrushalimaWurarenmakiyayazasuyi makoki,ƙwanƙolinKarmelkumazasubushe.
3UbangijiyaceDominlaifofiukunaDimashƙu,dana huɗu,bazanjuyardahukuncintabaDominsunyiwa Gileyaddakayansussukanaƙarfe.
4AmmazanaikadawutaagidanHazayel,Tacinye fādodinBen-hadad
5ZankaryasandanDimashƙu,indatsemazaunanfilayen Awen,Dawandayakeriƙedasandansarautadagagidan Adnin
6Ubangijiyace.DominlaifofinukunaGaza,danahudu, bazanjuyardahukuncintabaDominsunkwashedukan zamantalala,donabadasugaEdom
7AmmazanaukardawutaakangarunGaza,waddazata cinyefādodinta
8ZandatsemazaunanAshdod,Dawandayakeriƙeda sandansarautadagaAshkelon,Zankawardahannunagāba daEkron
9UbangijiyaceDominlaifofinTayaukudanahuɗu,ba zanjuyardahukuncinsuba.Dominsunbadadukanzaman talalagaEdom,ammabasutunadaalkawarin'yan'uwaba 10AmmazanaikadawutaakangarunTaya,waddazata cinyefādodinta.
11UbangijiyaceDominlaifofinEdomukudanahuɗu, Bazanjuyardahukuncinsuba.Dominyaruntumi ɗan'uwansadatakobi,yawatsardadukanjinƙai.
12AmmazanaukardawutaakanTeman,Tacinye fādodinBozra.
13Ubangijiyace.DominlaifofinukunaAmmonawa,da nahudu,bazanjuyardahukuncinsubaDominsuntsage matamasucikinaGileyad,donsufaɗaɗaiyakarsu 14AmmazanhurawutaacikinRabbaduka,tacinye fādodinta,dasowaaranaryaƙi,dahazoaranariska 15Zaakaisarkinsubauta,shidasarakunansatare,ni Ubangijinafaɗa
BABINA2
1UbangijiyaceDominlaifofinMowabukudanahuɗu, Bazanjuyardahukuncinsuba.gamayaƙoneƙasusuwan SarkinEdom
2AmmazanaikadawutaakanMowab,tacinyefādodin Keriot,Mowabkuwazatamutudahargitsi,dasowa,da busarƙaho
3Zankawardaalƙalidagatsakiyarsa,inkarkashedukan sarakunansataredashi,niUbangijinafaɗa.
4UbangijiyaceDominlaifofinukunaYahuzadana huɗu,BazanjuyardahukuncinsubaGamasunraina shari'arUbangiji,basukiyayeumarnansaba.
5AmmazanaukardawutaakanYahuza,tacinyefādodin Urushalima
6UbangijiyaceDominlaifofinIsra'ilaukudanahuɗu,ba zanjuyardahukuncinsubaDominsunsayardaadalaida azurfa,matalautakumaakantakalma.
7Waɗandasukehucibisaƙurarƙasaakanmatalauta,Ka bijirewatawali'u,Komutumdamahaifinsazasushiga wurinkuyangaguda,suɓatasunanamaitsarki.
8Sukakwantaakantufafindaakabajinginaakowane bagadi,sukasharuwaninabindaakayankaaHaikalin Allahnsu.
9DukdahakanahallakaAmoriyawaagabansu,wanda tsayinsayayikamadaitatuwanal'ul,Yayiƙarfikamar itacenoak.Dukdahakanalalatarda'ya'yanitacensadaga sama,dasaiwoyinsadagaƙasa
10NafisshekudagaƙasarMasar,nabishekucikinjeji shekaraarba'in,kumallakiƙasarAmoriyawa.
11Natashewaɗansudagacikin'ya'yankusuzama annabawa,NasasamarinkusuzamaNazaraBahakabane, yakuIsra'ilawa?injiUbangiji.
12AmmakukabaNazaratruwaninabisushakumaya umarciannabawa,yace,“Kadakuyiannabci
13Gashi,anmatseniaƙarƙashinku,Kamaryaddaake matsekekendami
14Dominhakaguduwazatahallakadagamajiɓinta,Mai ƙarfikumabazaiƙarfafaƙarfinsaba,Maiƙarfikumaba zaicecekansaba
15WandayakeriƙedabakabazaitsayabaWandakuma yakedasauribazaicecikansaba,wandakumayahau dokibazaicecikansaba
16“Maiƙarfinzuciyaacikinjarumawazaigudutsiraraa wannanrana,niUbangijinafaɗa
BABINA3
1KujiwannanmaganardaUbangijiyayimuku,yaku Isra'ilawa,dadukaniyalindanafitodagaƙasarMasar, yanacewa.
2Kukaɗainasaniacikindukankabilanduniya,Domin hakazanhukuntakusabodadukanlaifofinku.
3Shin,mutumbiyuzasuiyatafiyatare,saianyardadasu?
4Zakiyayiruriajeji,Sa'addabayadaganima?Zakin zakizaiyikukadagakogonsa,inbaiƙwacekomeba?
5Shintsuntsuzaiiyafaɗocikintarkoaduniya,Indaba shidasarƙoƙi?Zaakamawanitarkodagaƙasa,ammaba akamakomeba?
6Zaabusaƙahoacikinbirni,jama'abazasujitsoroba? Zaayimuguntaabirni,Ubangijibaiyishiba?
7HakikaUbangijiAllahbazaiyikomeba,saidaiya bayyanaasirinsagabayinsaannabawa
8Zakiyayiruri,Wabazaijitsoroba?UbangijiAllahya faɗa,wazaiiyayinannabci?
9KuyishelaafādojinaAshdod,dafādonaƙasarMasar, kuce,‘KutaruakanduwatsunSamariya,Kugahargitsi maigirmaatsakiyarta,dawaɗandaakezaluntaatsakiyarta.
10Gamabasusanaikataabindayakedaidaiba,Ni Ubangijinafaɗa,Waɗandasuketarazaluncidafashia fādodinsu.
11SabodahakaniUbangijiAllahnaceZaayimaƙiyi kewayedaƙasarZaikawardaƙarfinkudagagareku,Zaa lalatardafādodinki.
12UbangijiyaceKamaryaddamakiyayikefitarda ƙafafubiyu,koguntunkunnedagabakinzaki;Hakananza afitardajama'arIsra'ilawaɗandasukezauneaSamariyaa kusurwargado,aDimashƙuacikinshimfida
13Kuji,kushaidaazuriyarYakubu,injiUbangijiAllah, AllahMaiRunduna.
14AranardazanhukuntaIsra'ilawalaifofinsuakansa,zan kumaziyarcibagadanBetel,Zaadatsezankayenbagaden, sufāɗiƙasa.
15ZanbugigidandaminadalokacinbazaraGidajen haurengiwazasulalace,manyangidajekumazasuƙare, injiUbangiji.
BABINA4
1Kujiwannanmagana,kushanunBashan,Kudakukea DutsenSamariya,Kudakukezaluntarmatalauta,Kuda kukemurkushemabukata,Kudakukecewaiyayengijinsu, Kukawomusha
2UbangijiAllahyarantsedatsarkinsa,cewa,gashi, kwanakizasuzomuku,dazaiɗaukekudaƙugiya,da ƙugiyamaikifin
3Saikufitaawurinrarrabu,kowacesaniyazakutafi wurinabindayakegabantaZakujefardasuafāda,inji Ubangiji
4KuzoBetelkuyizalunci.AGilgalkuma,kuyawaita zalunciKukawohadayunkukowacesafiya,dazakarku bayanshekarauku
5Kumiƙahadayatagodiyadayisti,kuyishelar,kubada hadayunkyauta,gamahakakukeso,yakuIsra'ilawa,ni UbangijiAllahnafaɗa
6“Nakumabakutsabtarhaƙoraadukangaruruwanku,da rashinabinciawurarenkuduka,dukdahakabakukomo wurinaba,niUbangijinafaɗa
7Nakumahanakudaruwansama,sa'addasauran watanniukukafingirbi,nasaakayiruwansamaawani birni,bansaayiruwansamaawanibirniba
8Garuruwabiyukoukusukayitayawozuwabirniɗaya, susharuwaAmmabasuƙoshiba,dukdahakabaku komowurinaba,niUbangijinafaɗa
9Nabugekudagarwashidagarwa,Sa'addagonakinku, dagonakininabinku,daitatuwanɓaurenku,danazaitunku sukaƙaru,tsutsotsindabinosuncinyesu,Ammabaku komowurinaba,niUbangijinafaɗa.
10NaaikomukudaannobakamarMasarawaNakashe samarinkudatakobi,NakwashedawakankuNasawarin sansaninkuyakaihancinku,ammabakukomowurinaba, niUbangijinafaɗa
11NahallakardawaɗansunkukamaryaddaAllahya hallakardaSadumadaGwamrata,kukakuwazamakamar almarardaakafizgedagacikinwuta,Ammabakukomo wurinaba,niUbangijinafaɗa.
12Donhakahakazanyimuku,yaIsra'ila,sabodahakazan yimuku,saikushiryakusadudaAllahnku,yaIsra'ila 13Gashi,shiwandayayiduwatsu,Yahalicciiska,Ya faɗawamutumabindayaketunani,Yasasafiyatazama duhu,Yanatattaketuddainaduniya,Yahweh,ElohimMai Runduna,shinesunansa
BABINA5
1Kujimaganarnandanakeyimuku,watomakoki,ya jama'arIsra'ila
2BudurwarIsra'ilatafāɗi.Bazataƙaratashiba:Anyashe taaƙasartababumaitayardaita
3GamaniUbangijiAllahnaceBirnindayafitadadubu zaibarɗari,wandayafitataɗarizaibargomagamutanen Isra'ila
4Yahwehyacewajama'arIsra'ila,‘Kunemeni,kurayu. 5AmmakadakunemiBetel,kokushigaGilgal,Kadaku wucezuwaBiyer-sheba,gamalalleneGilgalzaakaibauta, Bethelkumazatazamaabanza
6KunemiYahweh,zakurayu.Kadayatashikamarwuta agidanYusufu,tacinyeta,bakuwamaikashetaaBetel 7Kuwaɗandakukejuyardashari'azuwaitace,Kubar adalciaduniya
8KunemishiwandayayitauraribakwaidaOrion,Ya maidainuwarmutuwazuwasafiya,Yasaranatayiduhu dadare,Wandayayikiragaruwanteku,Yazubodasu bisaduniya,Yahwehnesunansa
9Waɗandakeƙarfafawaɗandaakalalatardamasuƙarfi, Waɗandaakalalatarkumasufāɗawakagara
10Sunaƙinwandayatsautawaaƙofa,Sunaƙinmai maganamaigaskiya.
11Sabodahaka,tundayakekunatakamatalauta,kuna karɓaralkamadagagareshiKundasagonakininabimasu daɗi,ammabazakusharuwaninabinba.
12Gamanasanlaifofinkudayawa,Damanyanlaifofinku 13Sabodahakamasuhankalizasuyishirualokacin gamamugunlokacine.
14Kuneminagarta,bamuguntaba,donkurayu,Ubangiji AllahMaiRundunazaikasancetaredakukamaryadda kukafaɗa.
15Kuƙimugunta,kuƙaunacinagarta,Kukafashari'aa ƙofa,MaiyiwuwaYahwehElohimMaiRundunazaiyiwa sauranYusufualheri.
16SabodahakaUbangiji,AllahMaiRunduna,Ubangiji, yaceZaayikukaadukantitunaZasuceacikindukan tituna,'Kaito!kash!Zasukiramaigonakinsuyimakoki, waɗandasukaƙwareamakokisuyikuka
17Adukangonakininabi,zaayimakoki,Gamazanratsa ku,niUbangijinafaɗa.
18KaitonkudakukemarmarinranarUbangiji!zuwameye karshenku?RanarUbangijiduhuce,bahaskeba
19Kamarmutumyagududagawurinzaki,beyarkuwata sameshikokumayashigagidayajinginahannunsaa jikinbango,macijiyasareshi
20Ashe,ranarYahwehbazatazamaduhuba,bahaskeba? Harmadaduhusosai,kumababuhaskeacikinsa?
21Naƙi,narainaranakunidodinku,Bazanjidaɗiacikin manyantaronkuba.
22Kodazakumiƙaminihadayunƙonawadahadayunku nagari,Bazankarɓisuba,Bazankumakulada hadayunkunasalamaba
23KakawarminidahayaniyarwaƙoƙinkaGamabazanji waƙarkaɗe-kaɗeba
24Ammabarishari'atamalalokamarruwaye,Adalci kumakamarrafimaigirma
25“Kujama'arIsra'ila,kunmiƙaminihadayudahadayua jejishekaraarba'in?
26AmmakunɗaukialfarwataMolokdaChiun gumakanku,Taurarongumakankuwaɗandakukayiwa kanku
27DominhakazansakukaikubautaahayinDimashƙu, injiUbangiji,wandasunansaAllahMaiRunduna.
1KaitonwaɗandasukezaunelafiyaaSihiyona,Da waɗandasukedogaragadutsenSamariya,Waɗanda mutanenIsra'ilasukazowurinsu!
2KuhayezuwaKalne,kuganiDagacankutafiHamat Babba,kugangarazuwaGattaFilistiyawaKoiyakarsuta fikaniyakarku?
3Kuwaɗandakukenisantardamugunrana,Kusa maƙiyinzalunciyamatso
4Waɗandasukekwanceakangadajenahaurengiwa, Sunamiƙakansuakangadajensu,Sunacin'yanraguna dagacikingarken,Da'yanmaruƙadagacikinrumbun.
5Waɗandasukererawaƙoƙinbushe-bushe,Sunaƙirƙira wakansukayankaɗe-kaɗekamarDawuda
6Waɗandasukeshanruwaninabiacikinkwanoni,Suna shafawakansudamanyanmanshafawa,Ammabasu damudawahalarYusufuba
7Sabodahakayanzuzasutafibautataredanafari waɗandazaakaibauta,Zaakawardaliyafarwaɗanda sukamiƙe
8UbangijiAllahyarantsedakansa,injiUbangijiAllah MaiRunduna,yace,“NaƙigirmanYakubu,Inaƙin fādonsa,Sabodahakazanbadabirnindadukanabinda yakecikinsa.
9Idanmutumgomasukaraguagidaɗaya,zasumutu
10Kawunmutumzaiɗaukeshidawandayaƙoneshidon sufitodaƙasusuwandagacikingidan,sucewawanda yakegefengidan,“Haryanzuakwaiwanitaredaku?sai yace,A'aSa'annanyace,Kayimaganadaharshenka, gamabazamuambacisunanUbangijiba.
11Gashi,Ubangijiyabadaumarni,Zaibugibabban Haikalidaɓarna,ƙaramingidankumadatarkace
12Dawakaizasugudubisadutse?Zaayinomaacanda shanu?Gamakunjuyardashari'atazamagaɓoɓi,'ya'yan adalcikumakumaidagungu
13Kudakukemurnadaabinbanza,kunacewa,'Bamu samiƙahonidaƙarfinkanmuba?
14Ammagashi,zantayarmukudawataal'umma,ya jama'arIsra'ila,niUbangijiAllahMaiRundunanafaɗa.Za sutsanantamukutundagamashiganHematzuwarafinjeji
BABINA7
1UbangijiAllahyanunaminisaiga,yayiciyayiafarkon harbingirmanaƙarshe;Gashikuma,shinegirmana ƙarshebayananyankasarki
2Sa'addasukagamacinciyawarƙasar,nace,“Ya UbangijiAllah,kagafartamini,inaroƙonkadominshi karamine
3Ubangijiyatubadominwannanbazaizamaba,ni Ubangijinafaɗa.
4HakaUbangijiAllahyanunamini,saigaUbangijiAllah yayikiraayiyaƙidawuta,tacinyezurfinteku,tacinye wanigungu
5Nace,“YaUbangijiAllah,kadaina,inaroƙonkadomin shikaramine.
6Ubangijiyatubasabodawannan,“Wannankumabazai zamaba,niUbangijiAllahnafaɗa
7Yanunaminihaka,saiga,Ubangijiyanatsayeakan bangondaakayidakatako,damaƙalaahannunsa
8Yahwehyacemini,“Amos,mekakegani?Nikuwana ce,“Maitudu.Sa'annanUbangijiyace,“Gashi,zankafa maƙalaratsakiyarjama'ataIsra'ila,bazanƙarawucewata wurinsuba.
9WurarenIshakuzasuzamakufai,HaikalinIsra'ilakuma zasuzamakufaiZantashigābadagidanYerobowamda takobi
10AmmaAmaziya,firistnaBetelyaaikawaYerobowam, SarkinIsra'ila,yace,“Amosyayimakamaƙarƙashiyaa tsakiyarjama'arIsra'ila
11GamahakaAmosyace,‘Yerobowamzaimutuda takobi,Isra'ilawakumazaakaisubautadagaƙasarsu 12AmaziyakumayacewaAmos,“Yamaigani,katafi,ka guduzuwaƙasarYahuza,kaciabinciacan,kayiannabci acan
13AmmakadakuƙarayinannabciaBetel,gamaɗakin sarkine,kumagidansarkine
14AmmaAmosyacewaAmaziya,“Nibaannabibane, nikumabaannabibane.Ammanimakiyayine,mai tattara'ya'yansikamore
15Ubangijikuwayaɗaukenisa'addanakebingarken, Yahwehyacemini,“Tafi,kayiannabcigajama'ataIsra'ila.
16YanzufakajimaganarYahweh,kace,‘Kadakayi annabcigābadaIsra'ila,kadakumakabarmaganarkagāba dagidanIshaku.
17SabodahakaniUbangijinaceMatarkazatazama karuwaacikinbirni,'ya'yankimazadamatazaakashesu datakobi,arabaƙasarkitalayi.Zakamutuaƙazantarƙasa, Isra'ilakuwazaakaisubautadagaƙasarsa
BABINA8
1UbangijiAllahyanunamini,saigakwandon'ya'yan itacenrani.
2Yace,Amos,mekakegani?Sainace,Kwandona 'ya'yanraniSaiUbangijiyacemini,“Ƙarshenyazoakan jama'ataIsra'ila.Bazanƙarawucewatawurinsuba.
3WaƙarHaikalizatazamakukaawannanrana,inji UbangijiAllahZasujefardasudashiru
4Kujiwannan,yakumasuhadiyemabukata,Donkusa matalautanaƙasasulalace
5Yanacewa,“Yaushenewatanzaiƙare,Musayarda hatsi?RanarAsabarkuma,dominmufitardaalkama,mu maidaƙarami,shekelkumababba,muruɗima'aunita hanyaryaudara?
6Dominmusayimatalautadaazurfa,damatalautada takalmaI,kasayardashararalkama?
7YahwehyarantsedaɗaukakarYakubu,yace,“Bazan taɓamantawadakowaneirinayyukansuba
8Ashe,ƙasarbazatayirawarjikisabodawannanba,Duk wandayakezauneacikintayanamakoki?Zatatashi kamarrigyawa.Kumazaajefardashianutse,kamar yaddaacikinambaliyanaMasar
9“Awannanrana,niUbangijiAllahnafaɗa,zansaranata faɗidatsakarrana,insaduniyataduhuntadarana 10Zanmaidaidodinkusuzamamakoki,Dukan waƙoƙinkukumasuzamamakoki.Zankawotsummokia kowanekugu,dagashingashiakankowanekaiZan maisheshikamarmakokinamakaɗaicinɗa,ƙarshensa kumayazamaranamaiɗaci.
11Gashi,kwanakisunazuwa,niUbangijiAllahnafaɗa, dazanaikadayunwaaƙasar,bayunwarabinciba,ko ƙishinruwa,ammanajinmaganarUbangiji
12Zasuyitayawodagatekuzuwateku,Dagaarewahar zuwagabas,Zasuyitakaidakomodonnemanmaganar Ubangiji,bazasusametaba 13Awannanrana,budurwaimasukyaudasamarizasu sumasabodaƙishirwa.
14WaɗandasukarantsedazunubinSamariya,Sunacewa, “YaDan,Allahnkayanadarai!dakuma,'Al'adarBiyershebatanadaraiHarmazasufāɗi,bazasuƙaratashiba BABINA9
1NagaUbangijiyanatsayeakanbagaden,saiyace, “Bugiginshiƙinƙofa,dominginshiƙansugirgiza.Zan karkashenaƙarshedatakobi
2KodasunhaƙaacikinJahannama,Dagacanzanɗauke su.Kodasunhaurazuwasama,dagacanzansaukardasu.
3KodasunɓuyaaƙwanƙolinDutsenKarmel,Zannemo suinfitardasuKumakodasunkasanceaɓoyedagagare niacikingindinteku,dagacanzanumarcimacijin,yasare su
4Kodayakeankaisubautaagabanabokangābansu,Zan umurcesudatakobi,yakarkashesu,insaidonagaresu dominmugunta,badonalheriba
5UbangijiAllahMaiRundunashineyataɓaƙasar,ta narke,Dukanmazaunantazasuyimakoki,Zatatashi kamarrigyawakumazaanutsardasu,kamaryaddarafi naMasar
6Shinewandayaginaalmaraacikinsama,Yakafa rundunarsaaduniyaShiwandayakiraruwanteku,Ya zubodasubisaduniya:Ubangijinesunansa
7Ashe,kujama'arIsra'ila,bakuzamakamarna Habashawaba?injiUbangijiAshe,banfitodaIsra'ila dagaƙasarMasarba?DaFilistiyawadagaKaftor, SuriyawakuwadagaKir?
8“Gashi,YahwehElohimyanakallonmulkinmaizunubi, nikuwazanhallakashidagaduniyaAmmabazanhallaka gidanYakububa,injiUbangiji.
9Gama,gashi,zanbadaumarni,zantattakejama'ar Isra'ilaacikindukanal'ummai,kamaryaddaaketacehatsi acikintudu,Dukdahaka,'ya'yanhatsibazasufaɗoaƙasa ba
10Dukanmasuzunubinajama'atazasumutudatakobi, Waɗandasukecewa,“Muguntabazatasamemuba,ba kuwazatasamemuba
11AwannanranazantayardaalfarwataDawuda,wadda tamutu,inruferugujentaZansākerushewarsa,inginashi kamaryaddayakeazamanindā
12DominsumallakisauranEdomdasukaragu,dadukan al'ummaiwaɗandaakekiradasunana,niUbangijinafaɗa.
13“Gashi,kwanakisunazuwa,injiUbangiji,Sa'adda mainomazaikamamaigirbi,Maitattakininabizaikama maishukaDuwatsukumazasuzubardaruwaninabimai daɗi,Dukantuddaikumazasunarke
14Zankomodazamantalalanajama'ataIsra'ila,sugina rusassunbirane,suzaunaacikinsuZasudasagonakin inabi,susharuwaninabinsaZasuyigonaki,suci'ya'yan itacensu.
15Zandasasuaƙasarsu,bakuwazaaƙarakawardasu dagaƙasarsudanabasuba,niUbangijiAllahnkanafaɗa